All PDF Reader

All PDF Reader

Document Reader, PDF Viewer

68 ratings
5 reviews
Free
In-App PurchasesWith Ads

Details

  • Released
  • Updated
  • June 10, 2025
  • May 21, 2026

Features

All PDF Reader screenshot #1 for iPhone
All PDF Reader screenshot #2 for iPhone
All PDF Reader screenshot #3 for iPhone
All PDF Reader screenshot #4 for iPhone
All PDF Reader screenshot #5 for iPhone
All PDF Reader screenshot #6 for iPhone
All PDF Reader screenshot #7 for iPhone
All PDF Reader screenshot #8 for iPhone
🖼️Get Icon
Icons↘︎

About

This app provides a fast and simple way to open, view, and manage PDF files on iOS devices. It offers smooth scrolling, zoom, offline access, and easy sharing options for various document types.

Instant PDF viewing
Smooth scrolling and zoom
Offline access
Easy file sharing
Print support
Bookmarks and page jump
Show original description

What's New in All PDF Reader

1.5

May 21, 2026

Bug fix & Improved app performance

Subscription plans

Monthly Ads Remove

Monthly Ads Remove

$2.291 Month
How to cancel All PDF Reader subscription ⁉️

User reviews

Seminar

Today

Zargin da ya sauya rayuwa

Sunana madinat NA kasance ni marainiya ce tun ina karama iyayena suka rasu sai qanwar mahaifina ta daukeni ta raineni kamar diyarta ban taba jin na rasa iyaye ba saboda irin qaunar da take min , wani dare rayuwarmu ta sauya baki daya a wannan Daren wasu mutane da baasan ko su waye ba suka shiga gidanmu cikin dare aka kai hari aka kashe Alhaji ibrahim mijin qanwar mahaifina matar sa hajiya Zainab wato qanwar mahaifina a gabanta abin ya faru ta shiga tashin hankali da bakin ciki hakan yasa ita ma ta hadiyi zuciya ita ma ta rasu!!! A rana daya na rasa mutanen da suka zamo komae a rayuwata munyi kuka 😭sosae munji radadin rasa iyayen mu Alhaji ibrahim da hajiya Zainab sun haifa yara biyar First born—yaya Bello Second born—anty Sumaiya Third born—yaya habib Fourth born—Amira Last born—Khalid Nayi kuka sosae ni da sauran yan uwa Amma abinda yafi karya min zuciyata shine abinda ya biyo baya,, yaran gidan wadanda muke rayuwa tare tun ina karama suka fara zargina da cewa ni ce na shirya a kashe iyayen su wanda zargin ya fito daga wajen yaya bello sauran ma suka yarda bansan dalilin zargin ba ban taba cutar da kowa ba kuma bansan wadanda suka aikata laifin ba Daga wannan rana farincikina ya bace mutanen da nake kira iyalina suka fara gujemin duk inda naje sai inji kamar ana kallona da idon zargi,,, Sau da yawa na kanyi kuka 😭ina tambayar kaina: me yasa ake hukunta mara laifi 🤔 Har yanzu ina rokon Allah ya bayyana gaskiya ya wanke sunana daga wannan zargin ya jikansu da rahama ya kuma bani karfin naci gaba da rayuwa Wani lokaci rayuwa bata cutar da mutum da abin daya rasa kadai ba ,tana kuma cutar dashi da zargin da bai aikata ba amma ina ina da yaqinin cewa ranar da gaskiya zata fita kowa zai san cewa Allah baya barin gaskiya ta bace har abadah Bayan rasuwar qanwar mahaifina da mijinta rayuwata ta juya gaba daya,, maimakon a tausaya min saboda ni ma na rasa mutanen da suka zama gatana sai aka doramin zargin da ban san komae akansa ba Yaya bello ya tsaya a gabana da fushi yace bazamu kai wannan maganar wajen hukuma ba wannan shine kadae adalcin da zamu miki A matsayinki marainiya maciyiyar amana ki tattara kayanki ki bar gidan nan bama son kara ganinki 😢 Nayi ta kuka ina rokonsu su saurareni na rantse bansan bansan komae ba !! Amma babu wanda ya yarda ya saurare ni A ranar aka koreni daga gidan ba tare da nasan inda zan nufa ba na fito da yan kayan jikina kadae bani da kudi bani da wurin kwana bansan kowa ba balle naje wajen su,,,,, Nadae san ance inada yan uwa a jos Amma ban taba zuwa ba bansan inda suke ba dama hajiya Zainab tace zata kaini Amma Allah ya mata rasuwa kafin hakan ya kasance bansan number wayarsu ba bani da kudin mota daga zuwa jos daga kano wayar hannuna mai tsada marigayi ya siyamin sun Karen!!! NA zauna a gefen hanya ina kallon mutane suna wucewa kowa yana tafiyarsa Amma ni bansan inda zan dosa ba hawaye suka cika idanuna na daga hannuna sama nace: Ya Allah kai kasan ni kai kasan ban aikata abinda ake zargina dashiba idan duniya ta juya min baya kai kadae ne baka juya wa bayinka baya ka bude min kofar rahamar ka,ka shiryar dani zuwa mafita!!!! A wannan lokaci na gane idan mutum ya rasa iyaye ya rasa mafaka kuma ya rasa amincewar mutanen da yake kauna babu abinda ya rage masa sai dogaro ga Allah ❤️ Duk da cewa kowa ya juyamin baya akwae mutum biyu da bazan taba mantawa dasu ba sune khalid da amira sune qannen gidan da aka koreni khalid shekara 11 Amira kuma shekara sha shida itace sa’a ta 👯‍♂️ Lokacin da ake korata daga gidan sai suka fashe da kuka khalid ya riqe rigata yana cewa: dan Allah karki tafi yaya dan Allah karku koreta Amira ma tana rokon yan uwansu dan Allah ku saurareta kada ku hukuntata ba tare da hujja ba mun san halinta bazata taba aikata irin wannan abu ba yaya habib dan Allah anty Sumaiya kisa baki dan Allah Amma basu sauraresu ba Na share hawayena nace musu Kada kuyi kuka saboda ni ku zama masu biyayya ga Allah kuyi wa iyayen mu addua idan Allah yaso wata rana gaskiya zata bayyana Na juya ina tafiya ba tare da nasan inda zan dosa ba naji kukansu a bayana suna kara karya min zuciya wannan rana ta kasance daya daga cikin ranakun da ba zan taba mantawa dasu ba,,,, Bani da kowa bani da komae ga gajiya ga yunwa,NA riqa rokon mutane su taimakeni wasu su kalle ni su wuce ba tare da sunce komae ba wasu kuma sukace bazasu iya taimaka min ba Naci gaba da tafiya cikin gari ba tare da nasan inda zanje ba rana ta fara faduwa yunwa da kishirwa suka addabeni na rasa mafaka na rasa wanda zan nema!!! Wasu maza da suka ce zasu taimake ni Amma suka Dora sharadin da ya karya min zuciya sun nuna cewa sai na Amince da abin da bae dace kafin su bani taimako Naki koda ina cikin wahala ban yarda in sayar da mutuncina ba!!! Na kuma shiga wasu gidaje ina neman taimako wasu mata su koreni saboda basu wacece ni ba Wasu sauce: ke kina da lafiya kije ki nemi aikinyi na fita ina kuka😭 naji kamar duniya ta rufe min kofofinta Tun ina yarinya nasha jarabawa na rasa iyayena na rasa gidan dana sani na rasa mutanen da nake dauka iyalina yanzu kuma na rasa mafakar kwana NA daga hannuwana sama cikin hawaye nace: Ya Allah kaine maji kukan wanda bashida mafita kaine mai taimakon maraya da wanda aka zalinta kada ka bar ni ni kadae ka bude min kofar rahama daga inda ban zata ba ka kare mutuncina ka bani karfin zuciya ka shiryar dani zuwa ga mutanen kirki da zasu taimake ni saboda kai AMEEN 🤲 Dare yayi gigizae suka mamaye sararin sama ba da jimawa ba ruwan sama ya fara sauka 🌧🌧🌧 Bani da wurin kwana bani da kudi banida wani gida da zan kwankwasa kofa ina tsaye a bakin hanya ina rawar sanyi yayin da ruwan sama🌧ke jika tufafina Nayi kokarin neman mafaka a wasu wurare Amma mutane da dama sunji tsoro basu san koni wacece ba wasu kuma kuma suna tsoron budewa bako kofa da daddare saboda rashin tsaro Na zauna a karkashin wani rumfa da baya hana ruwa sosae cikina na ciwo saboda yunwa jikina na rawa saboda sanyi zuciyata kuma cike da bakin ciki!!! Na kalli sama cikin hawaye nace:ya Allah idan ba kai ba
Show more

Best PDF Reader

One of my best pdf viewing app. Easy to use

Response from developer

Thank you so much! We’re glad you find the app easy to use and helpful. Your support means a lot to us 🙌

Best PDF Reader

One of my best PDF viewing app. Simple Interface, Works perfectly. Highly Recommended.

Response from developer

Thank you! We’re glad you found the app simple, reliable, and worth recommending.

Amazing app

This is great! I personally go to oceanofpdf, download and save to files, and import it to this app to make a library of all of my pdf’s easily

Response from developer

Thanks for sharing! We’re glad the app makes it easy to organize all your PDFs in one place. Appreciate the feedback!

Developer apps

FAQ

How fast is All PDF Reader?

All PDF Reader offers instant PDF viewing, opening files in seconds with fast, seamless performance. It is designed for quick access and easy file management, saving users time.

Can I read PDFs offline with All PDF Reader?

Yes, All PDF Reader allows you to read PDF files anytime, even without an internet connection. This feature ensures you can access your documents on the go.

What devices does All PDF Reader support?

All PDF Reader is optimized for iPhone and iPad, supporting the latest iOS versions for maximum compatibility and performance. It is available on iPhone and iPod.

How can I share PDFs using All PDF Reader?

You can easily share PDF files with just one tap via AirDrop, email, or other compatible apps. The app also supports direct integration with your email inbox.

Does All PDF Reader have ads?

All PDF Reader is free to download and use. However, it offers optional in-app purchases to remove ads, with plans for weekly, monthly, and yearly ad removal.

What are the subscription options for All PDF Reader?

All PDF Reader offers subscription plans to remove ads: Weekly Ads Remove for $0.99/7 days, Monthly Ads Remove for $2.29/month, and Yearly Ads Remove for $7.99/year.

What is the age rating for All PDF Reader?

All PDF Reader has an age rating of 4+. This indicates it is suitable for young children and general audiences.

How often is All PDF Reader updated?

The latest version of All PDF Reader is 1.4, and it was last updated on January 11, 2026. This suggests regular updates to improve performance and compatibility.